Daushe ya ba Rarara wa’adin sa’o’i 44 ya fice daga jihar Kano


 kalli vedion

👇👇👇👇👇


Daushe ya ba Rarara wa’adin sa’o’i 44 ya fice daga jihar Kano

Ana muhawara game da kiran wasu fitattun ƴaƴan jihar Kano da ke cewar duk wanda ya san ba ɗan jihar ne ba ya daina tsoma baki cikin harkokin siyasa a jihar.

Na baya bayan nan shine jarumin fina finan Hausa Rabi’u Ibrahim Daushe wanda yafi yana son mutum ya fita ya bar musu jihar su.
Kuma ana ganin da Rarara yake.


Comments

Popular posts from this blog

An Kama Masu Gadin Makabarta Suna Tono Kaburburan Mutane

innalillahi Ku Kalli Halin Da Jaruma Hadiza Gabon Ta Shiga Akan Wannan Iftila'in Daya Faru Danna Hoton Kaga Cikakken Bayani

Innalillahi wa inna ilaihir Raji’un Masu garkuwa da mutane sun kashe Nabeeha saboda yan’uwan ta sun gaza hada kudin fansa Allah yajikan ta da rahama Dalibar ABU ZARIA 400Level Su Shida Aka Sace Tare Da Yan Uwanta Ita Sun Kashe Ta Yanzu Sauran Kannenta Guda Biyar Suna Hannu Su Don Allah Jama'a Ga Account Number A Taimaka A Kubutar Da Wadannan Kananan Yaran