Innalilahi Wa’inna ilaihi Raji’un Ma’aikaciyar hukumar alhazai ta Kano ta rasu Kalli Yadda……

 


Innalilahi Wa’inna ilaihi Raji’un Ma’aikaciyar hukumar alhazai ta Kano ta rasu Kalli Yadda……


Hajiya Fatima Muhammad Kawu, ma’aikaciya a sashen harkokin kuɗi na Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta rasu.


Ma’aikaciyar hukumar alhazai ta Kano ta rasu



Hajiya Fatima Muhammad Kawu, ma’aikaciya a sashen harkokin kuɗi na Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta rasu.


A wata gajeriyar sanarwa daga ofishin yaɗa labarai na hukumar, marigayiyar ta rasu a jiya Litinin da daddare.


Tuni a ka yi jana’izar ta a safiyar yau Talata a Kano.


Sanarwar ta ƙara da cewa Babban Sakataren hukumar, Alhaji Muhammad Abba Dambatta, ya nuna alhinin rashin marigayiyar.


Ya kuma miƙa ta’aziyyarsa ga iyalai da ƴan uwan ta, inda ya yi addu’ar Allah Ya gafarta mata Ya kuma baiwa iyalin ta juriyar rashin ta.


kuce gaba da bibiyar wanna shafin namu Mai albarka.



Comments

Popular posts from this blog

An Kama Masu Gadin Makabarta Suna Tono Kaburburan Mutane

innalillahi Ku Kalli Halin Da Jaruma Hadiza Gabon Ta Shiga Akan Wannan Iftila'in Daya Faru Danna Hoton Kaga Cikakken Bayani

Innalillahi wa inna ilaihir Raji’un Masu garkuwa da mutane sun kashe Nabeeha saboda yan’uwan ta sun gaza hada kudin fansa Allah yajikan ta da rahama Dalibar ABU ZARIA 400Level Su Shida Aka Sace Tare Da Yan Uwanta Ita Sun Kashe Ta Yanzu Sauran Kannenta Guda Biyar Suna Hannu Su Don Allah Jama'a Ga Account Number A Taimaka A Kubutar Da Wadannan Kananan Yaran