YANZU YANZU: Yan ta'adda sun kona wani kauye baki dayan shi da rumbunan abincin su, a karamar hukumar Binji da ke jihar Sokoto.

 



YANZU YANZU: Yan ta'adda sun kona wani kauye baki dayan shi da rumbunan abincin su, a karamar hukumar Binji da ke jihar Sokoto. 

karin bayani

πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡

https://taskaralabarai.blogspot.com/2023/10/yanzu-yanzu-yan-taadda-sun-kona-wani.html



Wannan wane irin rashin imanine haka? Ku kashe bayin Allah ku sace su, sannan yanzu kuma ku dawo kuna kona musu gidajen su da rumbunan abincin su.


Shin sai yaushe ne shugabannin Arewa za su waiwaye mu, domin su kawo mana dauki kan matsalolin da ke addabar mu? 


Shin wai Gwamnatin Najeriya, bata san halin da 'yan uwanmu suke ciki bane? 


Kullum sai an kashe 'yan uwanmu, kullum sai an sace su, sai kace Dabbobi! 


Allah muna rokonka da kaji tausayinmu ka kawo mana karshen wannan musifun da suka addabi yankinmu na Arewa dama kasar Najeriya baki daya.




Comments

Popular posts from this blog

An Kama Masu Gadin Makabarta Suna Tono Kaburburan Mutane

innalillahi Ku Kalli Halin Da Jaruma Hadiza Gabon Ta Shiga Akan Wannan Iftila'in Daya Faru Danna Hoton Kaga Cikakken Bayani

Innalillahi wa inna ilaihir Raji’un Masu garkuwa da mutane sun kashe Nabeeha saboda yan’uwan ta sun gaza hada kudin fansa Allah yajikan ta da rahama Dalibar ABU ZARIA 400Level Su Shida Aka Sace Tare Da Yan Uwanta Ita Sun Kashe Ta Yanzu Sauran Kannenta Guda Biyar Suna Hannu Su Don Allah Jama'a Ga Account Number A Taimaka A Kubutar Da Wadannan Kananan Yaran

DUNIYA BUDURWAR WAWA; Kalli jerin jaruman kannywood su 16 da kannywood ta juya musu baya suka zama abin tausayi.