Ko yanzu Na samu Mijin Aure A Ashirye nake da na daina film_ Naraya sunnar manzon Allah(saw_ Maryam Labarina....... Tofa samari ga dama ta samu ko aKwai Wanda ya shirya??

 

Ko yanzu Na samu Mijin Aure A Ashirye nake da na daina film_ Naraya sunnar manzon Allah(saw_ Maryam Labarina.......


Tofa samari ga dama ta samu ko aKwai Wanda ya shirya??

Fitacciyar jarumar fina-finan Kannywood Fatima Hussain wacce aka fi sani da suna Maryam a cikin shirin Labarina ta bayyana cewar tana godiya ga dubban masoyanta waɗanda suke kiranyen-kirayen cewa ta aje harakar Film zasu aureta Maryam ta bayyana cewar a shirye take matuƙar ta samu wanda yake dagaske zai aureta babu yaudara kuma zai iya riƙeta to babu shakka zata aje harakar Film ta rungumi aure don raya Sunnar MANZON ALLAH SAW

Jama’a da dama dai sun yaba da irin ɗabi’u da halayenta a cikin shirin Labarina wanda wasu ke cewa don Allah ta aje harakar Film zasu aureta, shin kana daya daga cikin masu sha’awar auren Maryam Labarina?


Ga vedio 👇👇👇👇



Comments

Popular posts from this blog

An Kama Masu Gadin Makabarta Suna Tono Kaburburan Mutane

innalillahi Ku Kalli Halin Da Jaruma Hadiza Gabon Ta Shiga Akan Wannan Iftila'in Daya Faru Danna Hoton Kaga Cikakken Bayani

Innalillahi wa inna ilaihir Raji’un Masu garkuwa da mutane sun kashe Nabeeha saboda yan’uwan ta sun gaza hada kudin fansa Allah yajikan ta da rahama Dalibar ABU ZARIA 400Level Su Shida Aka Sace Tare Da Yan Uwanta Ita Sun Kashe Ta Yanzu Sauran Kannenta Guda Biyar Suna Hannu Su Don Allah Jama'a Ga Account Number A Taimaka A Kubutar Da Wadannan Kananan Yaran