Matashiya a Kaduna ta ɗauki nauyin karatun dalibai 300 a fannin kiwon lafiya, ta ƙalubalanci maza yan siyasa

 


Matashiya a Kaduna ta ɗauki nauyin karatun dalibai 300 a fannin kiwon lafiya, ta ƙalubalanci maza yan siyasa

karin bayani

👇👇👇👇



Daga Wakiliya 


Wakiliya ta ruwaito jiya Asabar aka yi bikin yaye ɗaliban waɗanɗa Hon. Salma Musa dauki nauyin karatunsu su akalla 300 maza da mata


A cewar ta halin da ake ciki yanzu ba lokaci ne na tsayawa ana surutu ba, lokaci ne da kowa zai fito ya bada tashi gudunmawar domin cigaban ƙasarsa da jiharsa da yankinsa,


Ta ƙalubalanci sauran yan siyasa maza da mata musamman masu riƙe da muƙamai su yi hoɓɓasa domin gina al'ummarsu




















Comments

Popular posts from this blog

An Kama Masu Gadin Makabarta Suna Tono Kaburburan Mutane

innalillahi Ku Kalli Halin Da Jaruma Hadiza Gabon Ta Shiga Akan Wannan Iftila'in Daya Faru Danna Hoton Kaga Cikakken Bayani

Innalillahi wa inna ilaihir Raji’un Masu garkuwa da mutane sun kashe Nabeeha saboda yan’uwan ta sun gaza hada kudin fansa Allah yajikan ta da rahama Dalibar ABU ZARIA 400Level Su Shida Aka Sace Tare Da Yan Uwanta Ita Sun Kashe Ta Yanzu Sauran Kannenta Guda Biyar Suna Hannu Su Don Allah Jama'a Ga Account Number A Taimaka A Kubutar Da Wadannan Kananan Yaran