Matashiya a Kaduna ta ɗauki nauyin karatun dalibai 300 a fannin kiwon lafiya, ta ƙalubalanci maza yan siyasa

 


Matashiya a Kaduna ta ɗauki nauyin karatun dalibai 300 a fannin kiwon lafiya, ta ƙalubalanci maza yan siyasa

karin bayani

👇👇👇👇



Daga Wakiliya 


Wakiliya ta ruwaito jiya Asabar aka yi bikin yaye ɗaliban waɗanɗa Hon. Salma Musa dauki nauyin karatunsu su akalla 300 maza da mata


A cewar ta halin da ake ciki yanzu ba lokaci ne na tsayawa ana surutu ba, lokaci ne da kowa zai fito ya bada tashi gudunmawar domin cigaban ƙasarsa da jiharsa da yankinsa,


Ta ƙalubalanci sauran yan siyasa maza da mata musamman masu riƙe da muƙamai su yi hoɓɓasa domin gina al'ummarsu




















تعليقات

المشاركات الشائعة من هذه المدونة

DUNIYA BUDURWAR WAWA; Kalli jerin jaruman kannywood su 16 da kannywood ta juya musu baya suka zama abin tausayi.

Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah Yanzu Yanzu Anga Jijirin Wata Ramadan a Kasar Saudiyya Gobe Insha Allahu Zamu Tashi Da Azumi Wata Ramadan Kareem Ya Allah Duk Alkhairin Dake Cikin wannan Wata Allah Ubangiji Kasadamu Dashi Sharrin Kuma Dake Cikinsa Allah Ubangiji Ya Karemu Ya Allah Kasa Muda Daga Cikin Bayinka Wadanda Kake Yan Tawa A Cikin Wannan Wata Mai Albarka Alfarmar Annabi Muhammad S 💔 A 💔 W 💔 Ameeeen Thumma Ameeeen 🤲🤲🤲