Idan mutum bai mutu ba to ba'a gama halittarsa ba. Waiyo ga maraici ga makanta😭 Karfin mahaifiyar wannan yaro duk ya kare don girman Allah a teimaka a ceto Rayuwar Wannan Yaro, likitoci sunce idan ba'ayi wani abu da gaugawa ba duk zai rasa idanun nasa kuda biyu, ga Mari ga makanta kenan. shi dai wannan yaro suna Jahar Bauchi ne a garin da ake kira Ganjigina wanda yake karkashin kauyen Tauya.

 

Idan mutum bai mutu ba to ba'a gama halittarsa ba. Waiyo ga maraici ga makanta😭


Karfin mahaifiyar wannan yaro duk ya kare don girman Allah a teimaka a ceto Rayuwar Wannan Yaro, likitoci sunce idan ba'ayi wani abu da gaugawa ba duk zai rasa idanun nasa kuda biyu, ga Mari ga makanta kenan. shi dai wannan yaro suna Jahar Bauchi ne a garin da ake kira Ganjigina wanda yake karkashin kauyen Tauya.


Domin neman  bada agaji ga asusun banki kamar haka;

 



Comments

Popular posts from this blog

An Kama Masu Gadin Makabarta Suna Tono Kaburburan Mutane

innalillahi Ku Kalli Halin Da Jaruma Hadiza Gabon Ta Shiga Akan Wannan Iftila'in Daya Faru Danna Hoton Kaga Cikakken Bayani

Innalillahi wa inna ilaihir Raji’un Masu garkuwa da mutane sun kashe Nabeeha saboda yan’uwan ta sun gaza hada kudin fansa Allah yajikan ta da rahama Dalibar ABU ZARIA 400Level Su Shida Aka Sace Tare Da Yan Uwanta Ita Sun Kashe Ta Yanzu Sauran Kannenta Guda Biyar Suna Hannu Su Don Allah Jama'a Ga Account Number A Taimaka A Kubutar Da Wadannan Kananan Yaran