Ƙungiyoyin ƙwadago a Najeriya sun fita domin zanga-zanga kan tsadar rayuwar da al'umma ke fuskanta a ƙasar. Ɗaruruwan mutane ne dai suka hallara a Abuja da Kano yayin da ake sa ran fitowar ƙarin wasu a zanga-zangar ta yini biyu, Talata da Laraba. An jibge jami'an tsaro a wuraren da ake zanga-zangar kuma masu zanga-zangar sun toshe manyan hanyoyi a birnin Abuja.



Ƙungiyoyin ƙwadago a Najeriya sun fita domin zanga-zanga kan tsadar rayuwar da al'umma ke fuskanta a ƙasar. 


Ɗaruruwan mutane ne dai suka hallara a Abuja da Kano yayin da ake sa ran fitowar ƙarin wasu a zanga-zangar ta yini biyu, Talata da Laraba.


An jibge jami'an tsaro a wuraren da ake zanga-zangar kuma masu zanga-zangar sun toshe manyan hanyoyi a birnin Abuja.


Ga vedio



Comments

Popular posts from this blog

Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah Yanzu Yanzu Anga Jijirin Wata Ramadan a Kasar Saudiyya Gobe Insha Allahu Zamu Tashi Da Azumi Wata Ramadan Kareem Ya Allah Duk Alkhairin Dake Cikin wannan Wata Allah Ubangiji Kasadamu Dashi Sharrin Kuma Dake Cikinsa Allah Ubangiji Ya Karemu Ya Allah Kasa Muda Daga Cikin Bayinka Wadanda Kake Yan Tawa A Cikin Wannan Wata Mai Albarka Alfarmar Annabi Muhammad S 💔 A 💔 W 💔 Ameeeen Thumma Ameeeen 🤲🤲🤲