Ƙungiyoyin ƙwadago a Najeriya sun fita domin zanga-zanga kan tsadar rayuwar da al'umma ke fuskanta a ƙasar. Ɗaruruwan mutane ne dai suka hallara a Abuja da Kano yayin da ake sa ran fitowar ƙarin wasu a zanga-zangar ta yini biyu, Talata da Laraba. An jibge jami'an tsaro a wuraren da ake zanga-zangar kuma masu zanga-zangar sun toshe manyan hanyoyi a birnin Abuja.



Ƙungiyoyin ƙwadago a Najeriya sun fita domin zanga-zanga kan tsadar rayuwar da al'umma ke fuskanta a ƙasar. 


Ɗaruruwan mutane ne dai suka hallara a Abuja da Kano yayin da ake sa ran fitowar ƙarin wasu a zanga-zangar ta yini biyu, Talata da Laraba.


An jibge jami'an tsaro a wuraren da ake zanga-zangar kuma masu zanga-zangar sun toshe manyan hanyoyi a birnin Abuja.


Ga vedio



Comments

Popular posts from this blog

An Kama Masu Gadin Makabarta Suna Tono Kaburburan Mutane

innalillahi Ku Kalli Halin Da Jaruma Hadiza Gabon Ta Shiga Akan Wannan Iftila'in Daya Faru Danna Hoton Kaga Cikakken Bayani

Innalillahi wa inna ilaihir Raji’un Masu garkuwa da mutane sun kashe Nabeeha saboda yan’uwan ta sun gaza hada kudin fansa Allah yajikan ta da rahama Dalibar ABU ZARIA 400Level Su Shida Aka Sace Tare Da Yan Uwanta Ita Sun Kashe Ta Yanzu Sauran Kannenta Guda Biyar Suna Hannu Su Don Allah Jama'a Ga Account Number A Taimaka A Kubutar Da Wadannan Kananan Yaran