Wani Ɗan Kasuwa Ya Karya Farashin Masara Inda Yake Sayarwa Talakawa Kwano Akan Naira 550 A Bauchi Ɗan kasuwar mai suna Hakimi Amadu da ke garin Misau jihar Bauchi, ya ce ya yi haka ne don sauƙaƙawa talakawa, daga yanzu har zuwa watan Ramadan. Kazalika duk rana zai riƙa fito da buhu goma na masara domin sayarwa talakawa a farashi mai sauƙi, daga yanzu har ƙarshen watan Ramadan..

 

Wani Ɗan Kasuwa Ya Karya Farashin Masara Inda Yake Sayarwa Talakawa Kwano Akan Naira 550 A Bauchi


Ɗan kasuwar mai suna Hakimi Amadu da ke garin Misau jihar Bauchi, ya ce ya yi haka ne don sauƙaƙawa talakawa, daga yanzu har zuwa watan Ramadan.


Kazalika duk rana zai riƙa fito da buhu goma na masara domin sayarwa talakawa a farashi mai sauƙi, daga yanzu har ƙarshen watan Ramadan..



Comments

Popular posts from this blog

An Kama Masu Gadin Makabarta Suna Tono Kaburburan Mutane

innalillahi Ku Kalli Halin Da Jaruma Hadiza Gabon Ta Shiga Akan Wannan Iftila'in Daya Faru Danna Hoton Kaga Cikakken Bayani

Innalillahi wa inna ilaihir Raji’un Masu garkuwa da mutane sun kashe Nabeeha saboda yan’uwan ta sun gaza hada kudin fansa Allah yajikan ta da rahama Dalibar ABU ZARIA 400Level Su Shida Aka Sace Tare Da Yan Uwanta Ita Sun Kashe Ta Yanzu Sauran Kannenta Guda Biyar Suna Hannu Su Don Allah Jama'a Ga Account Number A Taimaka A Kubutar Da Wadannan Kananan Yaran