Ashe Wannan Shine Dalilin Dayasa Aka Cire Aisha Najamu Daga Shirin Izzar So




 Ashe Wannan Shine Dalilin Dayasa Aka Cire Aisha Najamu Daga Shirin Izzar So


Ashe Wannan Shine Dalilin Dayasa Aka Cire Aisha Najamu Daga Shirin Izzar So

Murja Ibrahim ta fashe da kuka akan zargin Madigon da akeyi musu ita da Aisha Izzar So


 


Fitacciyar jarumar Tiktok dinnan Murja Ibrahim Kunya ta fito gaba gadi a shafin ta na Tiktok tana kuka kamar a tausaya mata akan zargin Madigon da akeyi mata ita da Aisha Najamu.


Murja din a cikin fefen bidiyoyin data dora ta fadi yadda har maganar ta kai izuwa gidan su aka dinga yi mata fada har ta kai ta kawo aka kwace duka wayoyin ta kamar dai yadda ta fada a bidiyon.

Ga duk masu bibiyar shafin na Tiktok a kwanaki biyun da suka gabata ne aka ga Murja din ta kaiwa Aisha Izzar So din ziyara gidan ta har na tsawon wasu kwanaki,hakan ne tasa wasu suke musu zargin akwai tabbas abunda ke faruwa kamar yadda suka dinga bayyanawa a shafin


 


Kalli video




تعليقات

المشاركات الشائعة من هذه المدونة

DUNIYA BUDURWAR WAWA; Kalli jerin jaruman kannywood su 16 da kannywood ta juya musu baya suka zama abin tausayi.

Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah Yanzu Yanzu Anga Jijirin Wata Ramadan a Kasar Saudiyya Gobe Insha Allahu Zamu Tashi Da Azumi Wata Ramadan Kareem Ya Allah Duk Alkhairin Dake Cikin wannan Wata Allah Ubangiji Kasadamu Dashi Sharrin Kuma Dake Cikinsa Allah Ubangiji Ya Karemu Ya Allah Kasa Muda Daga Cikin Bayinka Wadanda Kake Yan Tawa A Cikin Wannan Wata Mai Albarka Alfarmar Annabi Muhammad S 💔 A 💔 W 💔 Ameeeen Thumma Ameeeen 🤲🤲🤲