Ashe Wannan Shine Dalilin Dayasa Aka Cire Aisha Najamu Daga Shirin Izzar So




 Ashe Wannan Shine Dalilin Dayasa Aka Cire Aisha Najamu Daga Shirin Izzar So


Ashe Wannan Shine Dalilin Dayasa Aka Cire Aisha Najamu Daga Shirin Izzar So

Murja Ibrahim ta fashe da kuka akan zargin Madigon da akeyi musu ita da Aisha Izzar So


 


Fitacciyar jarumar Tiktok dinnan Murja Ibrahim Kunya ta fito gaba gadi a shafin ta na Tiktok tana kuka kamar a tausaya mata akan zargin Madigon da akeyi mata ita da Aisha Najamu.


Murja din a cikin fefen bidiyoyin data dora ta fadi yadda har maganar ta kai izuwa gidan su aka dinga yi mata fada har ta kai ta kawo aka kwace duka wayoyin ta kamar dai yadda ta fada a bidiyon.

Ga duk masu bibiyar shafin na Tiktok a kwanaki biyun da suka gabata ne aka ga Murja din ta kaiwa Aisha Izzar So din ziyara gidan ta har na tsawon wasu kwanaki,hakan ne tasa wasu suke musu zargin akwai tabbas abunda ke faruwa kamar yadda suka dinga bayyanawa a shafin


 


Kalli video




تعليقات

المشاركات الشائعة من هذه المدونة

An Kama Masu Gadin Makabarta Suna Tono Kaburburan Mutane

innalillahi Ku Kalli Halin Da Jaruma Hadiza Gabon Ta Shiga Akan Wannan Iftila'in Daya Faru Danna Hoton Kaga Cikakken Bayani

Innalillahi wa inna ilaihir Raji’un Masu garkuwa da mutane sun kashe Nabeeha saboda yan’uwan ta sun gaza hada kudin fansa Allah yajikan ta da rahama Dalibar ABU ZARIA 400Level Su Shida Aka Sace Tare Da Yan Uwanta Ita Sun Kashe Ta Yanzu Sauran Kannenta Guda Biyar Suna Hannu Su Don Allah Jama'a Ga Account Number A Taimaka A Kubutar Da Wadannan Kananan Yaran

DUNIYA BUDURWAR WAWA; Kalli jerin jaruman kannywood su 16 da kannywood ta juya musu baya suka zama abin tausayi.