Shin ko kunsan wannan Ragon da kuma irin halittar da Allah yay masa

 

Shin ko kunsan wannan Ragon da kuma irin halittar da Allah yay masa


Wannan shi ake kira da Allah daya gari banban. Wani rago da tunkiya da mutane da dama basu sani ba wanda sai an yanka shi ma ake gane halittar sa.

Allahu Akbar!



Wannan wani kalan Rago da Tinkiya ne, a Pakistan da ake kiran sa da suna “dumba”. Wannan Ragon Allah Ya hallice shi yanda duk kitsensa a baya yake taruwa.

تعليقات

المشاركات الشائعة من هذه المدونة

Alhamdulilih Labarin Da Dumi Dumin Sa Yanzu Yanzu Muke Samun Wani Labarina Akan Cewa Cristiano Ronaldo Ya Musulunta

An Buƙaci Na Zama ‘Yar Maɗigo (Lesbian) A Wani Film Din Kudanchi Cewar Rahama Sadau

Jama'ar gari sun wawushe kayan abinci daga wata tirelar kamfanin Dangote a Jihar Katsina.