Shin ko kunsan wannan Ragon da kuma irin halittar da Allah yay masa

 

Shin ko kunsan wannan Ragon da kuma irin halittar da Allah yay masa


Wannan shi ake kira da Allah daya gari banban. Wani rago da tunkiya da mutane da dama basu sani ba wanda sai an yanka shi ma ake gane halittar sa.

Allahu Akbar!



Wannan wani kalan Rago da Tinkiya ne, a Pakistan da ake kiran sa da suna “dumba”. Wannan Ragon Allah Ya hallice shi yanda duk kitsensa a baya yake taruwa.

تعليقات

المشاركات الشائعة من هذه المدونة

DUNIYA BUDURWAR WAWA; Kalli jerin jaruman kannywood su 16 da kannywood ta juya musu baya suka zama abin tausayi.

Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah Yanzu Yanzu Anga Jijirin Wata Ramadan a Kasar Saudiyya Gobe Insha Allahu Zamu Tashi Da Azumi Wata Ramadan Kareem Ya Allah Duk Alkhairin Dake Cikin wannan Wata Allah Ubangiji Kasadamu Dashi Sharrin Kuma Dake Cikinsa Allah Ubangiji Ya Karemu Ya Allah Kasa Muda Daga Cikin Bayinka Wadanda Kake Yan Tawa A Cikin Wannan Wata Mai Albarka Alfarmar Annabi Muhammad S 💔 A 💔 W 💔 Ameeeen Thumma Ameeeen 🤲🤲🤲